fidelitybank

Masu baiwa ‘yan bindiga bayanai su tuba ko mu aika su zuwa lahira – Matawalle

Date:

Ƙaramin ministan tsaro, Alhaji Bello Matawalle ya yi gargaɗi ga masu ba ƴanbindiga bayanai da su tuba, ko kuma su aika su lahira.

Matawalle ya yi wannan bayanin a ƙauyen Gundume da ke ƙaramar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sokoto a lokacin da ya kai ziyarar aikin da sojojin ke yi a ranar Alhamis kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

Ministan ya ce, “wannan ƙauyen a da cike yake da mutane, inda ake gudanar da hada-hada sosai. Ina tabbatar muku cewa za a samu zaman lafiya. Za mu kafa sansanin soji a nan.

“Amma kuma dole ku ji tsoron Allah. Masu ba ƴanbindiga bayanai a kan jami’an tsaro da zirga-zirgar mutane su daina. Ko dai ku daina, ko mu aika ku lahira,” in ji shi.

Tun farko kuma a ranar Laraba a wajen ƙaddamar da aikin soji na “Fansan Yamma”, ministan ya yi kira da a ba jami’an tsaro haɗin kai domin samar da zaman lafiya a yankin.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp