fidelitybank

Masu adawa da Peter Obi ba sa son cigaban Najeriya – LP

Date:

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar Labour (LP), Favor Reuben, ya ce, mutanen da ke adawa da dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar, Peter Obi, suna adawa da ci gaban Najeriya.

Reuben dai na mayar da martani ne kan matakin da jam’iyyar LP ta dauka na baya-bayan nan a yankin Arewa maso Yammacin kasar nan, inda suka ruguza tsarinsu domin marawa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, APC, Bola Tinubu baya.

Ya ce mutanen da ke adawa da takarar Obi su ne wadanda ke da tsarin aikata laifuka da rashawa.

“Kamar yadda nake magana da ku, har ’yan Arewa suna goyon bayansa, kowa yana goyon bayansa.

Karanta Wannan: Jam’iyyar LP ta na yi wa Tinubu sharar fagge ne kawai – APC

“Mutanen da ba za su iya amincewa da Peter Obi ba su ne mutane masu cin hanci da rashawa, mutanen da suka yanke shawarar ruguza kasar nan, mutanen da suka yanke shawarar cewa wahala ta zama hanyar kasar nan. Wannan su ne kawai mutanen da ba za su iya amincewa da Peter Obi ba, ”in ji shi.

A ranar Lahadin da ta gabata ne jam’iyyar LP a yankin Arewa maso yammacin kasar nan, ta ruguza tsarin jam’iyyarsu domin marawa Tinubu baya.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp