fidelitybank

Masarutun Kano nan gani nan bari – Ganduje

Date:

Gwamnan jihar Kano mai barin gado, Abdullahi Ganduje ya dage cewa masarautun da gwamnatinsa ta kirkiro mahadi ka ture ne.

Ganduje ya ce zai ci gaba da addu’a kada a lalata masarautun bayan ya bar mulki.

Bayanin gwamnan ya zo ne kwanaki bayan jam’iyyar New Nigerian Peoples Party, NNPP, dan takarar shugaban kasa, Rabiu Kwankwaso, ya ce gwamnatin Abba Yusuf mai jiran gado za ta sake duba salon mulkin masarautar Kano.

Ganduje ya raba masarautun Kano gida biyar bayan da ya tsige Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na lokacin.

Gwamnan ya ce, sabbin masarautun hudu alama ce ta hadin kai, ci gaba, da walwala.

Sai dai a jawabin da ya yi yayin bikin ranar ma’aikata a Kano, Ganduje ya ce an kirkiro masarautun ne domin al’umma.

A cewar Ganduje: “Duk wanda ya ziyarci hedikwatar wadannan sabbin masarautun zai yarda cewa mun kawo ci gaba a wadannan wuraren.

“Ko da ba a gwamnati muke ba, muna addu’a kuma za mu ci gaba da addu’ar Allah ya kare wadannan masarautun daga dukkan sharri. Na gode muku duka.”

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp