fidelitybank

Masari ya roki ‘yan takarar APC da su rungumi wanda suka sha ka yi a matsayin abokan tafiya

Date:

Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina, ya yi kira ga masu rike da tutar jam’iyyar APC da su rungumi wadanda suka sha kaye a zaben fidda gwani na shirin tunkarar zaben 2023.

Ya yi wannan roko ne a lokacin da ya karbi bakuncin taron masu ruwa da tsaki da kwamitin tuntubar jam’iyyar APC na Arewa maso Yamma a Katsina.

A cewar gwamnan, hadin kan ‘ya’yan jam’iyyar APC ya kasance hanyar samun nasara a zabe.

Masari ya yabawa shugabancin jam’iyyar a jihar bisa kafa kwamitocin sasantawa domin jinyar raunata da aka samu a zaben fidda gwanin da ta yi.

Gwamnan ya bukaci shugabannin kananan hukumomi 34 na jihar da su jajirce wajen ganin jam’iyyar ta samu nasara a zaben 2023 mai zuwa.

Alhaji Salihu Muhammed, mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa a yankin arewa maso yamma, wanda ya halarci taron, ya ce taron na da nufin yin sulhu a matsayin hanyar samun nasara a zaben 2023 mai zuwa.

Ya ce, tuni kwamitin tuntubar ya gabatar da rahoton share fage daga jihohi biyar a baya sannan ya ziyarci Masari a wani taron da aka yi a Abuja tun farko.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp