fidelitybank

Masari ya bayar da hutun kwana biyu saboda ziyarar Buhari

Date:

Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya ayyana ranakun Alhamis 26 da Juma’a 27 ga watan Janairu 2023 a matsayin ranakun da babu aiki gabanin ziyarar shugaban kasa Muhammadu Buhari a jihar.

Babban sakataren ma’aikatar yada labarai, al’adu da harkokin cikin gida, Sani Bala Kabomo ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.

Sanarwar ta ce, gwamnatin jihar ta bayar da hutun ne domin baiwa ma’aikatan gwamnati a fadin jihar damar shiga cikin maraba da ta dace da shugaba Buhari yayin da yake kaddamar da ayyukan da gwamnatin Gwamna Masari ta aiwatar.

Wata majiya ta tabbatar wa DAILY POST cewa shugaba Buhari zai kaddamar da wata gadar karkashin kasa da kuma gadar sama da biliyoyin naira da aka gina a babban birnin jihar.

Sauran ayyukan da aka jera domin fara aiki sun hada da sabon hedkwatar hukumar tattara kudaden shiga ta jihar Katsina da hukumar samar da ruwan sha ta jihar Katsina da aka gyara a babban birnin jihar da kuma kamfanin sarrafa shinkafa na Darma.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp