fidelitybank

Masari da Wike: Ƴan siyasa mu guji abun da zai cutar da rayuwar Najeriya – Masari

Date:

Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi kira ga ‘yan siyasa a Najeriya da su guji duk wata siyasa da za ta cutar da rayuwar kasar nan.

A cewarsa, irin wannan salon siyasar ba zai dore da ci gaban kasa da tafiyar siyasar kasar ba.

Masari ya yi wannan kiran ne a lokacin da Gwamna Nyesom Wike na Jihar Ribas ya kai masa ziyarar ban girma a gidan gwamnatin jihar, domin sanar da Gwamnan Katsina a hukumance aniyarsa ta tsayawa takarar Shugabancin Tarayyar Najeriya.

Wike ya je jihar Katsina ne a ranar Talata, domin tuntubar wakilan jam’iyyar PDP, gabanin babban taron jam’iyyar na kasa a karshen wannan watan.

Masari ya ce: “ Kirana ga ‘yan siyasa shi ne su rika taka wannan siyasa ta yadda al’umma da tsarin siyasarta za su ci gaba da wanzuwa.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp