fidelitybank

Masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood ta kama da wuta

Date:

Guda daga cikin jarumi a masana’antar Kannywood,  Nuhu Abdullahi, ya mayar da martani mai zafi ga Sarkin waka, Naziru, kan batun danne hakkin wasu daga cikin jarumai da a ke yi musu a cikin masana’antar.

A wata hirar da BBC da wata tsohuwa kuma jarumar Kannywood, Ladi Cima, ta yi na farke laya da ta yi a kan danne mata hakki ya jawo mabudar kofar tofa albarkacin wasu daga cikin ‘yan masana’antar.

Mawaki Naziru Sarkin Waka ya yi fashin baki sosai a kan haka, kuma da alama ya goyi bayan hirar Ladin Cima, kan rashin biyan hakkin aiki yadda ya kamata ga Jarumai.

To sai dai a nasa kalaman, Jarumi Nuhu Abdullahi, ya yi masa raddi, inda ya ke sukar Naziru da cewar ya fara yi wa ‘yayan sa, Aminu Saira wa’azi game da biyan hakkin kudin ma’aikata kafin yazo ya ce, wani abu.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp