fidelitybank

Manyan kamfanin man fetur na haifar mana da tarnaki – Ɗangote

Date:

Wani babban jami’in kamfanin man fetur na Dangote ya yi zargin cewa waɗansu manyan kamfanonin man fetur na ƙasashen waje na haifar da tarnaƙi wajen hana shi samun ɗanyen mai a cikin Najeriya.

A cewarsa, hakan ya tilasta wa kamfanin Dangote dogaro da ɗanyen man fetur mai tsada daga ƙasashen waje.

Kamfanin man fetur na Dangote da aka kashe dala biliyan 20 ya soma aiki ne tun a cikin watan Junairu amma ya kasa cimma burinsa na tace mai ganga dubu 650 a kullum.

Dangote na shigo da ɗanyen mai jirgin ruwa (kago) 10 a duk wata kamar yadda waɗansu takardun ciniki suka nuna.

Ko dai manyan kamfanonin suna neman a biya su farashin da suka wuce kima ko kuma su ce ba su da man, in ji Devakumar Edwin, babban jami’in kamfanin man fetur na Dangote.

Ya ƙara da cewa kamfaninsu ya biya dala shida fiye da farashin da ake sayar da mai a kasuwar mai na duniya kuma a yanzu suna dogara ne da ɗanyen man da suke sayowa daga Amurka.

Edwin ya ƙara da cewa Najeriya ta bar kamfanonin da ke shigo da man fetur daga kasashen wajen wanda bai da inganci, a don haka a yanzu Dangote ya mayar da hankali waje sayar da tattacen mai a kasashen waje.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp