fidelitybank

Manyan ƴan jam’iyyar Democrats a Amurka na ci gaba da goyon bayan Kamala Haris

Date:

Manyan ƴan jam’iyyar Democrats a Amurka na ci gaba da nuna goyon bayansu ga mataimakiyar shugaban kasar a matsayin ƴantakara bayan janyewar shugaba Biden a takarar zaɓen watan Nuwamba.

Gwamnan jihar Carlifonia Gavin Newsom ɗaya daga cikin wadanda ake ganin za su fito su kalubalance ta ya sanar da mara mata baya, yana mai bayyana ta a matsayin marar tsoro.

Tun farko dai Harris ta gode wa goyon bayan da shugaba Biden ya ba ta, inda ta bayyana matakinsa na janyewa a matsayin kishin ƙasa da rashin fifita bukatun kashin kai.

Tuni gwamnoni uku, da sanatoci takwas da gwamman ‘yan majalisar wakilai suka sanar da goya mata baya.

Hakama tsohon shugaban ƙasar Bill Clinton da matarsa ​​Hillary Clinton da wasu mashahuran ‘yan fim da mawaka na Hollywood sun ce suna tare da ita.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp