fidelitybank

Manoman shinkafa a Kano 40,000 ne za su ci gajiyar gwamnatin tarayya

Date:

Akalla manoman shinkafa 40,000 ne a jihar Kano za su ci gajiyar shirin gwamnatin tarayya na Anchor Borrower Programme (ABP), domin habaka noman shinkafa.

Shugaban kungiyar manoma shinkafa ta kasa (RIFAN) na jihar, Alhaji Abubakar Aliyu ne ya bayyana hakan, a wata hira da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) a ranar Lahadi a Kano.

Kamfanin Dillancin Labarai na kasa (NAN) ya ruwaito cewa, ABP wani muhimmin bangare ne na manufar sauya fasalin noma na gwamnatin tarayya da aka tsara, don bunkasa hanyoyin samar da kayan amfanin gona, samar da kudaden noma, karfafa dabarun kasuwancin manoma, kara darajar da samar da kasuwa ga amfanin gona.

A na aiwatar da ABP ne tare da haɗin gwiwar Babban Bankin Najeriya (CBN), ƙungiyoyin bankunan kasuwanci da gwamnatocin jahohi ta hanyar dillalan noma da ake kira “anchor clients.”

Aliyu ya ce, shirin zai samar da takin zamani da kayan masarufi ga masu noman shinkafa 15,000 a lokacin noman rani yayin da wasu 25,000 kuma za a tallafa musu a lokacin noman 2022.

“Amma, ba mu shiga noman bana ba saboda wasu matsaloli tsakanin CBN da sauran cibiyoyin hada-hadar kudi.

Gwamnati ta yanke shawarar mayar da manoma 40,000 da aka yi niyya zuwa damina, ya danganta da yadda al’amura ke gudana,” inji shi.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...
X whatsapp