fidelitybank

Maniyatan Kaduna za su biya miliyan 2.5 kudin aikin Hajji

Date:

Babban Sakataren Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta jihar Kaduna, Dakta Yusuf Yakubu Arrigasiyyu, ya yi kira ga maniyyata aikin hajjin bana a jihar da su ƙara yawan kuɗin ajiyarsu.

Domin ya kai naira miliyan 2.5 mafi ƙarancin kuɗin kujera, kafin ranar 20 ga watan Fabrairun da muke ciki

Dakta Yusuf, ya faɗi hakan ne a lokacin ganawa da manyan jami’an hukumar na ƙananan hukumomin jihar 23.

Babban sakataren ya ce hakan zai taimaka wajen samun damar tura kuɗin zuwa Hukumar Alhazai ta ƙasar da wuri domin tabbatar da yawan kujerun da hukumar Alhazan ta ware wa jihar

Ya ƙara da cewa a yanzu hukumar alhazan ƙasar ta ware wa jihar Kaduna yawan kujeru 5,982 a aikin hajjin bana, yana mai cewa jihar na buƙatar ƙarin kujeru.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faɗan kan iyaka...

Ba mu ƙayyade shekarun shiga ƙaramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman ƙasar ta amice da ƙasar Falasɗinu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...
X whatsapp