fidelitybank

Maniyaccin bana a Abuja sai ya ajiye miliyan 4.5 – Hukumar Alhazai

Date:

Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Abuja (FCT-MPWB), ta shawarci maniyyatan 2024 da ke son zuwa kasar Saudiyya da su saka Naira miliyan 4.5 ga hukumar har sai an tantance ainihin kudin.

Mataimakin babban jami’in yada labarai na hukumar, Ahmad Saleh ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Juma’a.

Ya ce za a fara sayar da fom da rajistar aikin ne a ranar 25 ga Satumba.

Saleh ya bukaci mahajjata da su biya hukumar jin dadin alhazai ta Abuja, ta hanyar wani daftarin banki.

Ya bukace su da su gabatar da fasfo na kasa da kasa ingantacce, da kuma lambar shaidar kasa a wurin yin rajista a kowace karamar hukumar guda shida da ke FCT.

“Hukumar ba ta karɓar ajiyar kuɗi kuma ba ta yin rajista ta hanyar wakili.

“Hakanan za ta bi ka’idodin farkon zuwan farko,” in ji shi. (NAN)

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp