fidelitybank

Manchester United ta yi wa Ten Haag Kishiya bayan ta nada van Nistelrooy

Date:

A ranar Alhamis ne Manchester United ta nada Rene Hake da Ruud van Nistelrooy a matsayin mataimakan manajan kungiyar farko ta maza.

Kociyoyin biyu za su yi aiki a karkashin kocin Erik ten Hag har zuwa watan Yuni 2026.

Da yake mayar da martani, Ten Hag ya bayyana farin cikinsa, inda ya kara da cewa dukkan mutanen biyu za su kara wa ma’aikata dimbin kwarewa, ilimi da sabbin kuzari.

“Na yi farin ciki cewa Rene da Ruud sun amince su shiga aikinmu, tare da kara yawan kwarewa, ilimi da sabon makamashi ga ma’aikata,” in ji Ten Hag kamar yadda shafin yanar gizon Man United ya nakalto.

“Yanzu lokaci ne mai kyau don sabunta Æ™ungiyar masu horarwa yayin da muke neman haÉ“aka nasarorin da aka samu a cikin shekaru biyu da suka gabata da kuma matsawa zuwa mataki na gaba.”

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp