fidelitybank

Manchester United ta yi hannun riga da Erik Ten Hag

Date:

Ƙungiyar Manchester United ta Ingila ta kori kocinta, Erik ten Hag daga aiki.

A shekarar 2022 ce ƙungiyar ta naɗa kocin wanda ɗan ƙasar Netherlands ce, inda ya karɓi ragamar aikin daga kocin da ya yi riƙon ƙwarya Ralf Rangnick.

Ten Hag ne kocin ƙungiyar na biyar tun bayan ritayar Sir Alex Ferguson a 2013.

Sai dai tun bayan da ya fara aiki ne sakamakon wasannin ƙungiyar ke kwan-gaba-kwan-baya.

A sanarwar da Manchester United ta fitar, ta ce tsohon ɗan wasan gaban ƙungiyar Ruud van Nistelrooy ne zai yi riƙon ƙwarya.

Erik ten Hag ya lashe kofuna biyu a shekara biyu a ƙungiyar, daga ciki akwai doke Manchester City da Man U ta yi da ci biyu da ɗaya a wasan ƙarshe na kofin FA, wanda shi ne kofin farko da ƙungiyar ta lashe bayan shekara shida.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp