fidelitybank

Manchester United ta yi Allah wadarai da halayen Anthony

Date:

Manchester United ta sanar da cewa Antony ba zai koma kungiyar ba, bayan hutun wasanni na kasa da kasa sakamakon zargin cin zarafi.

Tsohuwar budurwar Antony, Gabriela Cavallin, ta yi ikirarin cewa dan wasan ya ci zarafinta sau hudu.

Wasu mata biyu a Brazil, Rayssa de Freitas da Ingrid Lana, sun kuma zargi dan wasan mai shekaru 23 da cin zarafi.

Brazil ta kori Antony a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya da Bolivia, kuma United ma ta ja layi daya da shi.

“Man Utd ta amince da zargin da ake yi wa Antony. Zai jinkirta dawowar sa har sai wani lokaci domin magance wannan zargi.

“A matsayinmu na kulob muna yin Allah wadai da ayyukan tashin hankali da cin zarafi”.

A cikin sanarwar nasa, Antony ya ce: “Na amince da United ta dauki wani lokaci ba tare da na yi magana game da zargin da aka yi mini ba.

“Wannan shawara ce ta juna.

“Ina so in sake jaddada rashin laifi na daga abubuwan da ake zargina da su, zan ba ‘yan sanda cikakken hadin kai”.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp