fidelitybank

Manchester City ta baiwa Guardiola wa’adi a kan makomar sa

Date:

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa, kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ta tsayar da ranar Kirsimeti ga Pep Guardiola domin yanke shawara kan makomarsa a kungiyar ta Premier.

Kwantiraginsa na yanzu zai kare a lokacin rani na 2025.

A cewar Sky Sports, zakarun Ingila ba sa son shiga sabuwar shekara tare da rashin tabbas game da makomar Guardiola.

Za su bukaci Guardiola ya sanar da kulob din matakin da ya dauka a lokacin Kirsimeti domin a fara neman wanda zai maye gurbinsa, idan har ya yanke shawarar kin sanya hannu kan wata sabuwar yarjejeniya.

Mai horas War mai shekaru 53 a duniya ya shafe shekaru takwas a City, tsawon lokacin da ya shafe a kowace kungiya.

A farkon wannan bazarar, Guardiola ya nuna cewa, zai iya barin kungiyar nan ba da jimawa ba, kamar yadda ya bayyana karara cewa, ya kusa barin Etihad fiye da zama.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp