fidelitybank

Man fetur zai koma lita 410 a Najeriya – NNPC

Date:

Shugaban kamfanin man fetur na NNPC, Mele Kyari ya ce farashin litar mai zai kai N410 kan kowanne lita guda, maimakon N170 da ake sayarwa a yanzu, da zaran an janye tallafin mai.

Kalaman Mele Kyari na zuwa ne kwana guda bayan kungiyar dillalan mai ta kasa na cewa su na son a kai farashin man naira 200 zuwa 210 domin saukaka wahalhalun mai a faÉ—in kasar.

IPMAN ta ce janye tallafi ko karin kuÉ—in mai ne kawai mafita a wannan yanayi da Najeriya ke ciki.

Sai dai a lokacin da ya ke jawabi a gaban ‘yan majalisar wakilai, shugaban NNPC ya ce ana cikin wani yanayi saboda a halin yanzu cigaba da sayar da man kan naira 170 abu ne mai wahala, saboda farashin ya ninka haka sau uku.

Don haka dole ne wani ya rinka daukan asara, kuma yanayi ne da ba zai É—ore ba.

Kusan tun a farkon wannan shekara zuwa wannan lokaci ba a daukar wani dogon lokaci ba tare da an faÉ—a cikin karancin fetur ba a Najeriya.

Wannan ne ya sa farashin ya sauya a cikin watanni baya, abin da ya kawo sauki a wancan lokaci. Sai dai makonni bayan hakan sai wahalar ta sake kunno kai kuma har yanzu ana cikinta.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp