fidelitybank

Man fetur: Biden zai kai ziyara ƙasar Saudiyya

Date:

Shugaban ƙasar Amurka, Joe Biden na son yin wata ziyarar aiki zuwa Saudiyya, domin tattaunawa da Sarki Salman kan bukatar kasarsa na bunkasa yawan man fetur din da kasar da ke hakowa.

Wata mujallar siyasa ta Amurka mai suna Axios ce, ta wallafa labarin, ta na cewa nan da watan gobe shugaban Amurkan zai kai ziyarar yayin da Fadar White House, ke kokarin shawo kan rikicin karancin makamashi a duniya wanda yakin Rasha da Ukraine ya haifar.

Sai dai kakakin Fadar White House ta ce, kawo yanzu ba a bayyana ranar da zai kai ziyarar ba, ya na cewa “dukkan abubuwa da ake cewa hasashe ne kawai.”

Akwai wani rahoton da ke cewa jami’an gwamnatin Amurka da na Venezuela kan janye takunkumin da Amyurka ta kakaba wa Venezuelan. Wasu ‘yan majalisar Amurka na cewa Amurka na iya maye gurbin man fetur din da Amurka ke sayowa daga Rasha da na Venezuela. A cewar BBC.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp