fidelitybank

Man fetur: Biden zai kai ziyara ƙasar Saudiyya

Date:

Shugaban ƙasar Amurka, Joe Biden na son yin wata ziyarar aiki zuwa Saudiyya, domin tattaunawa da Sarki Salman kan bukatar kasarsa na bunkasa yawan man fetur din da kasar da ke hakowa.

Wata mujallar siyasa ta Amurka mai suna Axios ce, ta wallafa labarin, ta na cewa nan da watan gobe shugaban Amurkan zai kai ziyarar yayin da Fadar White House, ke kokarin shawo kan rikicin karancin makamashi a duniya wanda yakin Rasha da Ukraine ya haifar.

Sai dai kakakin Fadar White House ta ce, kawo yanzu ba a bayyana ranar da zai kai ziyarar ba, ya na cewa “dukkan abubuwa da ake cewa hasashe ne kawai.”

Akwai wani rahoton da ke cewa jami’an gwamnatin Amurka da na Venezuela kan janye takunkumin da Amyurka ta kakaba wa Venezuelan. Wasu ‘yan majalisar Amurka na cewa Amurka na iya maye gurbin man fetur din da Amurka ke sayowa daga Rasha da na Venezuela. A cewar BBC.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp