fidelitybank

Man City za ta iya kora ta idan ta ga dama – Guardiola

Date:

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, ya amince zai gane idan zakarun gasar Premier suka yanke shawarar korar shi sakamakon rashin nasara da ya yi.

City ta samu nasara sau daya ne a wasanni 10 da ta buga bayan ta sha kashi a hannun Juventus da ci 2-0 a ranar Laraba.

Mutanen Guardiola a halin yanzu suna matsayi na 22 a teburin gasar zakarun Turai, maki biyar tsakaninta da wuraren cancantar kai tsaye yayin da wasanni biyu suka rage.

Haka kuma suna mataki na hudu a teburin gasar da tazarar maki takwas tsakaninta da Liverpool wadda itama ke da wasa a hannu.

Guardiola ya samu nasara sosai tun lokacin da ya karbi ragamar City a 2016 kuma bai taba samun irin wannan rawar gani a baya ba.

Tsohon dan wasan Barcelona da Bayern Munich ba a taba korar shi ba a rayuwarsa.

Amma da yake magana da tsohon abokin wasansa na Brescia Luca Toni akan Firimiya Video Sport, Guardiola ya ce: “Shin Man City za ta tura ni gida? Idan haka ne, zan koma gida.

“Me zaki iya yi a rayuwa? Rayuwa ba koyaushe take tafiya yadda mutum yake so ba.”

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp