fidelitybank

Man City ba za ta iya lashe Firimiya ba idan ta sha kashi a hannun Liverpool – Guardiola

Date:

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, ya ce kungiyarsa ba za ta iya lashe gasar cin kofin Premier ba, idan ta sha kashi a hannun Liverpool a karshen mako mai zuwa.

Guardiola na magana ne bayan da zakarun suka yi rashin nasara a wasa na biyar a jere a dukkan gasa da kuma wasan gasar Premier na uku da ci 4-0 a hannun Tottenham a ranar Asabar.

Reds za ta iya samun tazarar maki takwas idan ta doke Southampton a ranar Lahadi.

An tambayi Guardiola ko tazarar maki 11 – idan City ta yi rashin nasara a hannun kungiyar Arne Slot – zai yi yawa don yin garambawul ko da a wannan matakin na kakar wasa.

Ya amsa: “Eh, gaskiya ne.

“Ba mu tunanin yin nasara ko rasa [kambun], ba mu cikin halin da za mu yi tunanin abin da zai faru a karshen kakar wasa ta bana.

“Idan a karshe ba mu yi nasara ba saboda ba mu cancanci hakan ba. Mun samu nasara a baya saboda mun cancanci hakan.”

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp