fidelitybank

Mamayar Isra’ila a yankunan Falasdinawa ta saɓa wa dokokin ƙasa da ƙasa – ICC

Date:

Babbar kotun Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce, mamayar Isra’ila a yankunan Falasdinawa ta saɓa wa dokokin ƙasa da ƙasa.

Kotun ta duniya ta yi umarni ga Isra’ila ta gaggauta dakatar da ayyukanta na mamayar yankunan Falasdinawa a Gabar Yamma da Kogin Jordan da kuma Gabashin Kudu, ayyukan da ta kira “haramtattu.”

A martaninsa, Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana matakin na kotu a matsayin “ƙarya.”

Duk da cewa wannan matsayar ta kotun ICJ ba doka ba ce, amma tana da tasiri sosai a siyasance. Karon farko kenan da kotun ta bayyana matsayarta game da halaccin mamayar Isra’ila a yankunan Falasdinawa tsawon shekara 57.

Kotun ta ICJ da ke da shalkwata a Hague kasar Netherlands, tun a bara take nazari kan batun bisa umarnin babban zauren Majalisar Ɗinkin Duniya.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...
X whatsapp