fidelitybank

Mamayar Isra’ila a yankunan Falasdinawa ta saɓa wa dokokin ƙasa da ƙasa – ICC

Date:

Babbar kotun Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce, mamayar Isra’ila a yankunan Falasdinawa ta saɓa wa dokokin ƙasa da ƙasa.

Kotun ta duniya ta yi umarni ga Isra’ila ta gaggauta dakatar da ayyukanta na mamayar yankunan Falasdinawa a Gabar Yamma da Kogin Jordan da kuma Gabashin Kudu, ayyukan da ta kira “haramtattu.”

A martaninsa, Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana matakin na kotu a matsayin “ƙarya.”

Duk da cewa wannan matsayar ta kotun ICJ ba doka ba ce, amma tana da tasiri sosai a siyasance. Karon farko kenan da kotun ta bayyana matsayarta game da halaccin mamayar Isra’ila a yankunan Falasdinawa tsawon shekara 57.

Kotun ta ICJ da ke da shalkwata a Hague kasar Netherlands, tun a bara take nazari kan batun bisa umarnin babban zauren Majalisar Ɗinkin Duniya.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp