fidelitybank

Malaman makarantu 9,204 sun zana jarabawar samun lasisi

Date:

Kimanin malaman makarantu 9,204 ne daga sassan kasar nan a ranar Asabar din da ta gabata ne suka rubuta jarabawar neman cancantar koyarwa (PQE) ga malaman da kungiyar rijistar malamai ta Najeriya (TRCN) ta shirya.

Darakta mai rikon kwarya da bayar da lasisi, Dakta Jacenta Ogboso ta bayyana hakan a lokacin da ake sa ido kan yadda ake gudanar da jarabawar a makarantar SASCON International School, Maitama, Abuja. In ji The Nation.

Ogboso ta ce Majalisar ta sake dage atisayen a Sokoto da Zamfara saboda matsalolin tsaro da aka fuskanta a baya-bayan nan.

Ta kuma bayyana cewa, mutane 125 ne suka yi rajistar wannan atisayen a Sokoto yayin da 151 suka yi rajista a jihar Zamfara, inda ta kara da cewa za a dage jarabawar a jihohin biyu da zarar an samu sauki.

Babban sakataren ma’aikatar ilimi ta tarayya, David Adejo, ya ce malaman da ba su yi rajistar rubuta PQE ba ba malamai ba ne a Najeriya.

Ya ce Gwamnatin Tarayya ta yi niyyar daidaita harkar koyarwa.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp