fidelitybank

Malaman Coci sun roki Jonathan ya tsaya takarar shugaban kasa a APC

Date:

Gabanin zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, wani limamin Abuja, Fasto Prize Aluko, ya roki tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da ya tsaya takara a karkashin jam’iyya mai mulki..

Babban limamin cocin The Resurrected Assembly (GROM), kuma mai gabatar da addu’o’in ministocin Abuja (AMPO), ya bayyana cewa duk abin da ke faruwa a yau a siyasar tsohon shugaban kasa, cikar annabcin Allah ne tun 2020.

Ya kara da cewa, bisa ga ikon Allah, ko wanene ya fito takarar shugaban kasa daga wasu jam’iyyun siyasa, jam’iyyar APC za ta ci gaba da samun nasara a 2023 tare da Jonathan a matsayin dan takararta na shugaban kasa.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp