fidelitybank

Malaman Addini a Sudan sun ki amincewa da tsoma bakin MDD

Date:

Dubban malaman addini sun cika titunan Sudan a karo na biyu cikin mako biyu domin zanga-zangar kin amincewa da tsoma bakin Majalisar Dinkin Duniya (MDD) a tattaunawar da ake yi kan mika mulki hannun farar hula.

Har yanzu ƙungiyoyin addinai na goyon bayan tsohon shugaban kasar da aka hambarar Omar al-Bashir, inda suka yi watsi da daftarin kundin tsarin mulki da kungiyar lauyoyin Sudan ta gabatar.

Cikin daftarin, za a haramta ayyukan jam’iyyar NCP ta Mista Bashir. MDD ta shiga tattaunawa tsakanin gwamnatin sojin kasar da haÉ—akar farar hula, da zimmar tsayar da lokacin zaÉ“e da zai mika kasar ga farar hula.

A makon da ya wuce malaman sun yi irin wannan zanga-zangar a wajen ofishin MDD da ke birnin Khartoum. In ji BBC Hausa.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp