fidelitybank

Malamain majami’a ya shiga hannun hukuma da yunkurin kisan kai

Date:

‘Yan sandan Jihar Ogun sun kama wani malamain majami’a, Peter Omope, kan yunkurin kisa da mallakar makami da aka haramta.

A rahoton the Punch, ta ce, an kama faston mai kula da cocin Celestial Church of Christ, yankin Yesu Yan, da ke Olambe Junction, Akute Jihar Ogun, kan harbin wata bakuwar mai ibada, Kemi Johnson, a kofar shiga cocin.

Kakakin yan sandan jihar, Abimbola Oyeyemi, ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar.

Oyeyemi ya ce, an kama wanda ake zargin ne bayan wani Olalekan ya kira ofishin ‘yan sanda an yi korafi.

Oyeyemi ya kuma ce, Olalekan ya shaidawa ‘yan sandan cewa, shi da Kemi Johnson ‘yar shekara 18 sun kai matar da suke yi wa aiki ne filin tashin jiragen sama ne.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp