fidelitybank

Maku ya janye daga neman takarar gwamna

Date:

Tsohon ministan yada labarai kuma dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP, Labaran Maku ya janye aniyarsa na tsayawa takarar gwamna sa’o’i bayan fara kada kuri’a.

Maku ya bayyana haka ne a ranar Laraba a wurin da za a gudanar da zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a karamar hukumar Nasarawa Toto bayan wata ‘yar gajeriyar ganawa da wasu masu ruwa da tsaki na jam’iyyar.

Da yake mayar da martani kan janyewar tasa, Maku ya ce bayan tattaunawa da abokansa da abokan huldarsa ya yanke shawarar janye aniyarsa ta tsayawa takara a zaben fidda gwani.

Da aka tambaye shi ra’ayinsa kan yadda zaben fidda gwanin da ke gudana tsohon ministan ya ce ‘Babu Magana.

Idan dai za a iya tunawa, Daily Sun ta ruwaito cewa dukkan ‘yan takarar guda uku, David Ombugadu, Nuhu Amgbazu da Labaran Maku, sun amince su yi aiki tare domin kayar da wanda ke kan karagar mulki.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp