fidelitybank

Makinde ne zai lashe zabe a Oyo – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP a jihar Oyo ta yi ikirarin gwamna Seyi Makinde ne zai lashe mafi yawan kananan hukumomin jihar.

A ranar Asabar 18 ga Maris, 2023 ne aka shirya gudanar da zaben gwamna.

Sai dai PDP ta yi ikirarin cewa Makinde wanda shi ne dan takarar jam’iyyar zai yi nasara a akalla kananan hukumomi 29 daga cikin kananan hukumomi 33 da ke jihar.

Karanta Wannan: Jigon jam’iyyar PDP ya marawa dan takarar gwamna APC baya a Oyo

Sakataren yada labarai na jam’iyyar PDP a jihar, Akeem Olatunji ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya raba wa DAILY POST ranar Laraba.

Olatunji a cikin sanarwar ya bukaci dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da ya jajirce ba tare da bata lokaci ba wajen taya Gwamna Makinde murnar ayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben kuma zababben gwamna.

Ya ci gaba da cewa tuni wasa ya kare ga duk wani dan adawa da ke fafatawa da Makinde.

Olatunji ya ce a bayyane yake cewa al’ummar jihar sun kuduri aniyar dorewar ajandar ci gaban gaggawa na Makinde.

Ya ce, “Yayin da ‘yan takara da jam’iyyun siyasa ke shirin kwanaki na karshe kafin zaben gwamnoni da na ‘yan majalisun tarayya da za a yi ranar Asabar, jam’iyyar PDP mai mulki a jihar Oyo ta ce wasan ba tseren doki biyu ba ne kamar yadda ake hasashe cewa. Dan takararta na gwamna, gwamna Seyi Makinde zai tabbatar da kawar da kuri’un da bai wuce kananan hukumomi 29 ba”.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp