fidelitybank

Makinde da Tambuwal sun ki halartar taron kwamitin yakin neman zaben Oyo

Date:

Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana dalilin da ya sa bai halarci taron kaddamar da kwamiti na yakin neman zaben gwamnan jihar Osun.

A wata hira da jaridar The Punch, mai magana da yawun gwamnan, Taiwo Adisa, ya bayyana cewa, gwamnan ba zai iya halartar taron ba saboda zai bar kasar.

Ya bayyana cewa Gwamna Makinde ya je Isra’ila ne domin halartar taron zuba jari.

“Gwamnan baya kasar ne don halartar wani taron zuba jari na Agribusiness a Isra’ila,” in ji shi.

Har ila yau, mai baiwa Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto shawara kan manufofin ci gaba mai dorewa, Kabiru Aliyu, ya bayyana cewa, gwamnan ya je kasar Jamus ne domin wani muhimmin taro.

Sai ya yi zargin cewa, Tambuwal bai halarci taron ba ne saboda wasu rashin jituwa a jam’iyyar.

Wani karin rahoto ya nuna cewa Waziri ya gana da Wike a kasar Turkiyya inda ya roke shi da ya goyi bayan aniyar Atiku ta zama shugaban kasa, lamarin da ya yi watsi da shi.

Wike dai ya yi shiru kan tafiyar da jam’iyyar bayan da Atiku ya yi watsi da shi wanda ya zabi gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa a matsayin mataimakinsa.

Ibe ya mayar da martani da cewa, za a warware matsalolin da Wike da sauran shugabannin da suka ji haushi.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp