fidelitybank

Maki ya raba gardama tsakanin Arsenal da Tottenham

Date:

Arsenal da Tottenham sun tashi 2-2 a wasan mako na shida a gasar Premier League karawar hamayya ta kungiyoyin Arewacin Landan ranar Lahadi.

Arsenal ce ta fara cin kwallo ta hannun Cristian Romero, wanda ya ci gida a minti na 26 da take leda a Emirates, amma sauran minti uku hutu Heung-min Son ya farke.

Daga baya ne Gunners ta kara na biyu ta hannun Bukayo Saka a bugun fenariti, bayan da Romero ya taÉ“a kwallo da hannu a da’ira ta 18.

Kenan Romaro ya zama É—an wasa na 11 a Premier League da ya ci gida ya kuma jawo bugun fenariti, kuma shi ne na farko a Tottenham.

Minti É—aya tsakani da Arsenal ta ci kwallo, Tottenham ta farke ta hannun Heung-min Son, hakan ya sa sun raba maki a tsakaninsu a wasan hamayya.

Har yanzu ba a doke Gunners ba da fara kakar bana a Premier har da wanda ta caskara PSV Eindhoven 4-0 a Champions League ranar Laraba.

Wasa na biyu kenan da Gunners ta raba maki a babbar gasar tamaula ta Ingila, wadda ta fara yin 2-2 da Fulham a Emirates ranar 26 ga watan Agusta.

Ita ma dai Tottenham ba ta yi rashin nasara ba daga karawa shida da ta yi a Premier League ta kakar nan, wadda ta yi 2-2 a gidan Brentford ranar 13 ga watan Agusta

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haÉ—aka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...
X whatsapp