fidelitybank

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Date:

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar ta kai hari kan cibiyar tattara bayanan sirri ta Isra’ila, wato Mossad.

Kamfanin dillancin labaran ƙasar na Tasnim ya wallafa wasu jerin hotuna da ya ce suna nuna yadda shalkwatar cibiyar Mossad ke ci da wuta.

Tasnim, ya ambato rundunar juyin juya halin Iran, na cewa ƙasar ta kai hari kan cibiyar ne ta hanyar amfani da makamai masu linzami.

A wani saƙo da kamfanin dillancin labaran na Iran ya wallafa a shafinsa na Telegram, ya ce: “A wani salo a ƙwarewa makaman IRGC masu linzami sun faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila, duk kuwa da ƙarfin tsaron sararin samaniya na zamani da ƙasar ke da shi.”

Kawo yanzu Isra’ila ba ta ce komai ba game da wannan iƙirari, kuma saboda dokokin taƙaita yaɗa labarai da gwamnati ta sanya, kafofofin yaɗa labaran da ke aiki a ƙasar ba za su iya bayar da labaran wasu wuraren da aka kai wa hari ba.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp