fidelitybank

Makaho da Kuturu sun shiga hannun NDLEA

Date:

Wani makaho mai shekaru 67, Aliyu Adebiyi da kuma wani kuturu, Haruna Abdullahi suna hannun hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA bisa zargin safarar miyagun kwayoyi.

Daraktan yada labarai da bayar da shawarwari, NDLEA, Mista Femi Babafemi, a cikin wata sanarwa, ya bayyana cewa, “An kama Adebiyi da 234kg na tabar wiwi.”

A cewar sanarwar, a jihar Osun, jami’an NDLEA a ranar Juma’a sun kama wani kaka makaho mai shekaru 67 mai suna Aliyu Adebiyi, wanda a gidansa suka gano tabar wiwi mai nauyin kilogiram 234 a kauyen Sokoto, Owena Ijesa, a karamar hukumar Atakumosa ta Gabas.

Kakakin ya bayyana cewa wani dillalin miyagun kwayoyi ya ajiye masa kayan a kan kudi Naira 6,000 duk wata kuma ya biya na tsawon watanni uku a gaba.

Sanarwar ta kara da cewa, a ranar Alhamis din da ta gabata a garin Garko da ke Kano, an kama Abdullahi mai shekaru 45, wanda ya yi kaurin suna wajen safarar muggan kwayoyi da tabar wiwi mai nauyin kilogiram 2.2, inda ta kara da cewa an kwato nau’ukan diazepam da exol daban-daban daga gare shi.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp