fidelitybank

Majalisar Ɗinkin Duniya ki gaggauta kare zirin Gaza – Afrika ta Kudu

Date:

Afirka ta Kudu ta yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta aika da “dakarun kariya cikin gaggawa” don kare fararen hula daga hare-haren bama-bamai a yaƙin Isra’ila da Gaza.

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da ma’aikatar hulda da kasashen duniya ta bayyana damuwarta a cikin wata sanarwa kan yawan yaran da aka kashe a rikicin tare da zargin Isra’ila da keta dokokin ƙasashen duniya.

A daya bangaren kuma Isra’ila ta kare matakin da ta dauka na kai hare-hare a Gaza a matsayin kariyar kai biyo bayan kashe mutane 1,400 da Hamas ta yi a ranar 7 ga Oktoba yayin da kuma aka yi garkuwa da mutane 230.

Ma’aikatar lafiya ta Hamas a Gaza ta ce sama da mutane 8,000 ne aka kashe tun bayan fara harin ramuwar gayya na Isra’ila.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp