fidelitybank

Majalisar Wakilai ta janye kudurin doka 3 da suka shafi mata

Date:

Majalisar wakilai kasa ta sanar da cewa ta janye hukuncin da ta dauka kan wasu kudurin doka uku da suka shafi mata da aka sake gabatar ma ta.

Kudurorin dokar sun hada da na zama dan kasa, da na zama asalin dan wata jiha a Najeriya da na samar wa mata kashi 35 cikin 100 na mukaman siyasa.

Dukkan wadannan kudurorin dokan sun gaza tsallake bukatar doka da ta bukaci sai kason ‘yan majalisa biyu cikin ukunsu sun amince da su kafin a amince da su a gyaran da ake wa tsarin mulkin kasar.

Sanarwar da majalisar ta fitar ta ce, kakakin majalisar Femi Gbajabiamila da sauran ‘yan majalisar na son ganin an ci gaba da aiki kan kudurorin uku, kuma sun mika su ga babban kwamitin gidan domin a sake gabatar da su.

Sanarwar ta kuma ce, majalisar za ta fara aiki kan kudurorin uku tare da sauran kudurorin da ke gabanta nan da mako hudu mai zuwa. In ji BBC.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp