fidelitybank

Majalisar wakilai ta gayyaci Minista a kan cire tallafin man fetur

Date:

Majalisar wakilai ta gayyaci ministar kudi, kasafin kudi da tsare-tsare ta kasa, Hajiya Zainab Ahmed, domin gabatar da duk wasu takardu da suka shafi batun cire tallafin man fetur daga shekarar 2013 zuwa yau.

Dan majalisar wakilai Ibrahim Aliyu, shugaban kwamitin wucin gadi na musamman da ke binciken tsarin tallafin man fetur, ya bayyana haka a lokacin da Mista Stephen Okon, Daraktan kudi na cikin gida a ma’aikatar, ya bayyana a gaban sa a Abuja ranar Talata.

Shugaban kwamitin ya baiwa ministar a ranar 16 ga watan Agusta ta ba da kanta da duk wasu takardun da suka dace a cikin ikirarin tallafin.

Ya ce dole ne ministar ta amsa jimlar adadin da aka fitar daga asusun ajiyar kudaden shiga a matsayin biyan tallafin daga shekarar 2013 zuwa yau.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp