fidelitybank

Majalisar Ondo ta baiwa mataimakin gwamnan jihar wa’adin kwanaki 7

Date:

Majalisar dokokin jihar Ondo ta bai wa mataimakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa, wa’adin kwanaki bakwai ya mayar da martani kan zargin cin hanci da rashawa da ake yi masa.

Tun da farko Majalisar ta ce ta fara shirin tsige Aiyedatiwa.

Ana zargin mataimakin gwamnan da aikata muguwar dabi’a a lokacin da yake rike da mukamin mukaddashin gwamna ba tare da Gwamna Rotimi Akeredolu da ke jinya na watanni uku a kasar waje ba.

Shugaban Kwamitin Yada Labarai na Majalisar, Oshati Olatunji, ya bayyana haka lokacin da ya bayyana a gidan Talabijin na Channels a ranar Juma’a.

“Akwai zarge-zargen da ake yiwa mataimakin gwamnan kan iyaka da karkatar da kudade. Wajibi ne a matsayinmu na ’yan majalisa mu yi aikinmu. Mu ba mayu ne farautar kowa ba.

“Wannan ya hada da zarge-zargen Naira miliyan 30 da kuma karya kundin tsarin mulki.

“Abin da muke cewa shi ne ya ba mu amsa kan wadannan zarge-zargen cikin kwanaki bakwai,” in ji shi

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp