fidelitybank

Majalisar Kano ta amince da gyaran wasu tituna a Kano

Date:

Majalisar zartaswar jihar Kano ta amince da aiwatar da wasu ayyukan bunkasa birane da kauyukan jihar.

Kwamishinan yada labarai na jihar, Kwamrade Muhammad Garba, wanda ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai, sakamakon taron mako-mako na majalisar da aka gudanar a dakin taro na Africa House dake gidan gwamnati Kano, ya ce, ayyukan sun hada da sake gina hanyar Kwanar Gogori da kuma kammala Kanye-Kabo da titin Dubagau road.

Ya ce, majalisar ta amince da ayyukan sun hada da na kwangilar samarwa da sanya kwalbati a gadar Tijjani Hashim (Galadiman Kano) ta Underpass akan kudi N525, 435, 750.00.

Garba ya bayyana cewa, majalisar ta amince da sake duba kiyasin kwangilar sanya duwatso na rufe bangon masu kyalli da santsi da ke karkashin titin gadar Panshekara da Madobi a kan kudi Naira miliyan 65, 709, 198.00.

Kwamishinan ya kuma bayyana cewa majalisar ta amince da bayar da kwangilar sake gina titin garin Gogori mai nisan kilomita 3.35 daga titin Shanono zuwa Gogori a karamar hukumar Bagwai kan kudi Naira miliyan 290, 265, 511.33.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp