fidelitybank

Majalisar dokokin Sokoto ta amince a kafa rundunar tsaron jihar

Date:

Majalisar dokokin jihar Sokoto, ta amince da buƙatar gwamna Ahmed Aliyu na kafa rundunar tsaron al’umma.

Majalisar ta ɗauki matakin ne bayan amincewa da wani rahoton haɗin gwiwa na kwamatocin majalisar kan tsaro da ayyuka na musamman da shari’a da haƙƙin jama’a.

Shugaban kwamitin, Alhaji Nasiru Adamu ya ba da rahoton cewa an yi nazari sosai kan ƙudirin inda aka samu shawarwari 28.

“Waɗan nan shawarwari sun haɗa da sauya sunan ƙudirin zuwa ƙudirin neman kafa rundunar samar da tsaron al’umma ta jihar Sokoto domin samar da zaman lafiya da tsaron rayuka da kuma dukiyoyin al’umma tare da kai ɗauki a lokutan gaggawa,” in ji shi.

Kakakin majalisar dokokin jihar Alhaji Tukur Bala ya gabatar da rahoton domin amincewa inda kuma ƴan majalisar suka amince da buƙatar ta hanyar kaɗa ƙuri’a.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp