fidelitybank

Majalisar dokokin Osun za ta fara bincike akan bashin biliyan 407.32

Date:

Majalisar dokokin jihar Osun, ta sanar da shirin fara bincike kan bashin Naira biliyan 407.32 na jihar da gwamna Ademola Adeleke ya bayyana tun farko.

Nation ta tuna cewa Adeleke yayin da yake ganawa da Majalisar Sarakunan Gargajiya ta Osun a ranar Alhamis ya bayyana cewa bashin Naira biliyan 407.32 ya ciyo magabacinsa, Adegboyega Oyetola yayin da ya sha alwashin yi masa tambayoyi kan bashin.

Sai dai Oyetola ya karyata maganar ta bakin mai taimaka masa kan harkokin yada labarai Ismail Omipidan cewa bai taba karbar wani lamuni ba tsawon shekara hudu amma gwamnatin Rauf Aregbesola ta ciwo bashin. Ya kalubalanci Adeleke da ya buga ranar da aka samu lamunin.

Hakazalika, Majalisar ta bakin Shugaban Kwamitin Yada Labarai da Watsa Labarai na Majalisar, Kunle Akande a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a ta nuna damuwarta kan bayyana bashin tare da bayyana cewa an fara bincike kan rancen da jihar ta samu.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Majalisar dokokin jihar Osun ta bayyana damuwarta kan yadda gwamnan jihar, Sanata Ademola Adeleke ya bayyana bayyana bashi a jiya.

“Majalisa a matsayin wakilan jama’a da aka amince da su ya zama wajibi ta nemi karin haske tare da sanar da jama’ar jihar yadda ya kamata.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp