fidelitybank

Majalisar dokokin Osun ta soke dokar rera wakar taken jihar

Date:

Majalisar dokokin jihar Osun ta soke dokar rera taken jihar da rage tutar na dokar 2012.

An dai yi watsi da dokar ne yayin zaman majalisar a ranar Talata.

A cewar sanarwar da kakakin majalisar, Adewale Egbedun ya fitar, an dauki matakin ne bisa ga hukuncin da wata babbar kotun tarayya ta yanke a ranar 14 ga watan Disamba, 2017.

Kanmi Ajibola wanda yanzu ya zama dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar jihar Oriade, jam’iyyar PDP ne ya shigar da karar gaban kotu.

A cewar shugaban majalisar, “Duk da fahimtar cewa akwai wasu abubuwa na dokar da suka dace, majalisar ta amince da cewa duk gyare-gyaren da aka yi kan rera wakar taken jihar Osun, da yin kasa-kasa da Tuta na dokar 2012 na daga cikin kudirin dokar wakokin jihar Osun. Crest and Flag Bill 2023, wanda Shugaban Masu Rinjaye ya ɗauki nauyinsa.

“A zahiri, abin da majalisar ta yi, shi ne watsi da dokar da kotun da ke da hurumin shari’a ta riga ta soke ta, don samar da wata sabuwar doka da za ta mutunta harufa da ruhin kundin tsarin mulkin Najeriya da ya yi rantsuwar aiki. ”

Shugaban majalisar a ranar Juma’a ya sanar da majalisar a yayin zaman majalisar kan matakin soke dokar.

Majalisar ta zartas da dokar samar da waka, tuta da kuma karramawa ga jihar karkashin jagorancin kakakin majalisar Naheem Salam.

Gwamnatin Rauf Aregbesola ta yi wa jihar waka da tuta da kuma karramawa.

Har ila yau, gwamnatin ta canza sunan jihar daga “Jihar Osun, Jihar Rayayyar Rayuwa” zuwa “Jihar Osun, Jihar masu nagarta.”

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp