fidelitybank

Majalisar dokokin Kano ta taya Kiristoci murnar Kirsimeti

Date:

Majalisar dokokin Kano ta bukaci mabiya addinin kirista da suyi amfani da lokutan bukukuwan kirsimeti da sabuwar shekara wajen mayar da hankali domin yin addu’o’in samun saukin matsin rayuwar da ake ciki a kasar nan.

Shugaban majalisar Jibril Isma’il Falgore ne ya bayyana hakan ta cikin sakon taya murna daya aike ga mabiya addinin kiristar dake kasar nan.

Falgore, ta bakin babban sakataren yada labaran Majalisar dokokin ta Kano, Kamaluddeen Sani Shawai ya ce sakon majalisar wata alama ce ta kyakyyawar mu’amalar dake tsakanin mabiya addinai daban-daban a kasar nan.

Falgore ya kuma bukaci mabiya addinin na kirista dake jihar nan da su ci gaba da ba wa gwamnati da Majalisar dokokin ta Kano cikakken hadin kai da goyon bayan daya dace domin ciyar da Kano gaba da kowace fuska.

Kakakin majalisar Falgore ya kara jaddada kudurin su na cigaba da marawa gwamnatin jiha baya akan dukkan manufofinta wadanda suke nufin samar da kyakkawan muhallin rayuwa ga kowa ba tare da banbancin addini ko kabila ba.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp