fidelitybank

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Date:

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya ta Majalisar Ɗinkin Duniya (IAEA), in ji rahotanni daga kafafen yaɗa labaran gwamnati.

Shugaban majalisar, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce hukumar IAEA ta gaza yin Allah-wadai da hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai kan wuraren nukiliyar Iran, lamarin da ya sa majalisar dokokin Iran ɗin ta yanke wannan shawarar.

Ghalibaf ya ce hukumomin nukiliya na Iran za su “dakatar da haɗin kai da IAEA har sai an tabbatar da tsaron wuraren da ake sarrafa makamashin nukiliya”.

Ya kuma ƙara da cewa shirin Iran na nukiliya “zai ci gaba da tafiya cikin sauri da aminci”.

Amma kuma wannan ƙuri’ar da aka kaɗa, sai an samu amincewa daga manyan jagororin gwamnati kafin ta zama doka a hukumance.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...
X whatsapp