fidelitybank

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Date:

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya ta Majalisar Ɗinkin Duniya (IAEA), in ji rahotanni daga kafafen yaɗa labaran gwamnati.

Shugaban majalisar, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce hukumar IAEA ta gaza yin Allah-wadai da hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai kan wuraren nukiliyar Iran, lamarin da ya sa majalisar dokokin Iran ɗin ta yanke wannan shawarar.

Ghalibaf ya ce hukumomin nukiliya na Iran za su “dakatar da haɗin kai da IAEA har sai an tabbatar da tsaron wuraren da ake sarrafa makamashin nukiliya”.

Ya kuma ƙara da cewa shirin Iran na nukiliya “zai ci gaba da tafiya cikin sauri da aminci”.

Amma kuma wannan ƙuri’ar da aka kaɗa, sai an samu amincewa daga manyan jagororin gwamnati kafin ta zama doka a hukumance.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp