fidelitybank

Majalisar Dinkin Duniya ta sanya takunkumi ga jami’an gwamnatin Liberia

Date:

Majalisar Dinkin Duniya ta kakaba takunkumai a kan manyan jami’an gwamnatin Liberia kan zarge-zargen Rashawa.

Cikin mutanen da takunkuman ya shafa akwai, Nathaniel McGill, wanda shi ne ministan harkokin fadar gwamnati kuma shugaban ma’aikatan gwamnati na shugaba George Weah.

Wata sanarwar ma’aikatar baitul-malin Amurka ta zargi Mista McGill, da karbar toshiya wajen bada ayyukan gwamnati. A cewar BBC.

Shi ma Antoni-Janar na Liberia, Sayma Syrenius Cephus, da shugaban hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa ta kasa, Bill Twehway, an rike asusun bankunansu da kadarorinsu da ke Amurka.

‘Yan Liberia sun zuba ido domin ganin irin matakin da shugaba George Weah, zai dauka kan wadannan jami’ai nasa.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp