fidelitybank

Majalisar Dinkin Duniya ta sanya takunkumi ga jami’an gwamnatin Liberia

Date:

Majalisar Dinkin Duniya ta kakaba takunkumai a kan manyan jami’an gwamnatin Liberia kan zarge-zargen Rashawa.

Cikin mutanen da takunkuman ya shafa akwai, Nathaniel McGill, wanda shi ne ministan harkokin fadar gwamnati kuma shugaban ma’aikatan gwamnati na shugaba George Weah.

Wata sanarwar ma’aikatar baitul-malin Amurka ta zargi Mista McGill, da karbar toshiya wajen bada ayyukan gwamnati. A cewar BBC.

Shi ma Antoni-Janar na Liberia, Sayma Syrenius Cephus, da shugaban hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa ta kasa, Bill Twehway, an rike asusun bankunansu da kadarorinsu da ke Amurka.

‘Yan Liberia sun zuba ido domin ganin irin matakin da shugaba George Weah, zai dauka kan wadannan jami’ai nasa.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp