fidelitybank

Majalisar Dattawa za ta tantance ministocin Buhari 7 a wani makon – Sanata Ahmad Lawan

Date:

Shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan ya ce, a ranar 29 ga watan Yuni ne majalisar dattawa za ta tantance mutane bakwai da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya miƙa sunan su domin nada su a matsayin ministoci.

Lawan ya sanar da hakan ne a jiya a gaban majalisar dattawa wadda ta dage zaman majalisar har sai ranar 28 ga watan Yuni.

“Za a tantance wadanda aka nada a matsayin ministoci ranar Laraba mako mai zuwa,” in ji shi

Shugaba Buhari, a wata wasika mai dauke da kwanan watan 15 ga watan Yuni, ya bukaci majalisar dattijai ta tabbatar da tantance sunayen ministoci bakwai.

Wadanda aka nada don tabbatarwa sun hada da: Henry Ikechukwu Ikoh (Abia), Umana Okon Umana (Akwa Ibom), Ekumamankama Joseph Nkama (Ebonyi) da Goodluck Nanah Opiah (Imo).

Sauran sun hada da: Umar Ibrahim El-Yakub (Kano) Ademola Adewole Adegoroye (Ondo) da Odum Udi (Rivers).

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Ć´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka Ć´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Ć´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp