fidelitybank

Majalisar Dattawa za ta tantance ministocin Buhari 7 a wani makon – Sanata Ahmad Lawan

Date:

Shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan ya ce, a ranar 29 ga watan Yuni ne majalisar dattawa za ta tantance mutane bakwai da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya miƙa sunan su domin nada su a matsayin ministoci.

Lawan ya sanar da hakan ne a jiya a gaban majalisar dattawa wadda ta dage zaman majalisar har sai ranar 28 ga watan Yuni.

“Za a tantance wadanda aka nada a matsayin ministoci ranar Laraba mako mai zuwa,” in ji shi

Shugaba Buhari, a wata wasika mai dauke da kwanan watan 15 ga watan Yuni, ya bukaci majalisar dattijai ta tabbatar da tantance sunayen ministoci bakwai.

Wadanda aka nada don tabbatarwa sun hada da: Henry Ikechukwu Ikoh (Abia), Umana Okon Umana (Akwa Ibom), Ekumamankama Joseph Nkama (Ebonyi) da Goodluck Nanah Opiah (Imo).

Sauran sun hada da: Umar Ibrahim El-Yakub (Kano) Ademola Adewole Adegoroye (Ondo) da Odum Udi (Rivers).

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp