fidelitybank

Majalisar Dattawa ta amince a kara makarantun koyon aiki lauya

Date:

Majalisar dattawa ta amince da kudurin dokar kafa karin makarantun koyon aikin lauya a bangarorin shida na fadin kasar nan.

Majalisar ta amince da kudurin a zaman da ta yi yau Talata, 08 ga watan Fabrairu na 2022, bayan nazarin rahoton kwamitinta a kan harkokin shari’a da hakkin dan Adam.

Jaridar DailyTrust ta rawaito, makarantun da ake da su a yanzu su ne wadda take a Abuja; yankin Arewa ta tsakiya, sai ta Kano, wadda ke Bagauda yankin Arewa maso Yamma, sai ta Yola yankin Arewa maso Gabas, sai ta jihar Legas, yankin Kudu maso Yamma da ta Enugu yankin Kudu maso Gabas, da kuma ta Yenegoa a yankin Kudu maso Kudu.

Wadanda aka amince a kara sun hada da wadda za a yi a Kabba jihar Kogi a Arewa ta tsakiya da wata a Jos a yankin Arewa maso tsakiyar ita ma,

da ta Maiduguri a jihar Borno domin Arewa maso Gabas, sai ta Argungu a jihar Kebbi yankin Arewa maso Yamma.

Sauran su ne ta Okija a jihar Anambra a yankin Kudu maso Gabas sai ta

Orogun a jihar Delta yankin kudu maso kudu, sai kuma ta Ilawe da ke jihar Ekiti a Kudu maso Yamma.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp