fidelitybank

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi tir da kisan Fulani da aka yi a Najeriya

Date:

Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD), ta yi tir da harin ranar 24 ga watan Janairu da sojojin Najeriya suka kai kan wasu Fulani makiyaya a Jihar Nasarawa da ke tsakiyar Najeriya.

Harin ya yi sanadiyyar kashe mutum aƙalla 40, a cewar MDD.

Mai bai wa MDD shawara ta musamman kan kare kisan ƙare-dangi, Alice Nderitu, ita ce ta yi wadai da kisan, tana mai bayyana damuwa game da ƙaruwar hare-hare a arewa maso yamma da kuma tsakiyar kasa.

Karanta Wannan: MDD da ECOWAS ta gargadi Najeriya a kan zaben 2023

“Irin wannan hare-hare a kan mutane kawai saboda ƙabilarsu ka iya ta’azzara rikicin ƙabilanci, da shiga ƙungiyoyin ‘yan bindiga, da hare-haren ramuwar gayya, wanda zai dinga ƙarewa a kan fararen hula,” in ji ta.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp