fidelitybank

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi tir da kisan Fulani da aka yi a Najeriya

Date:

Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD), ta yi tir da harin ranar 24 ga watan Janairu da sojojin Najeriya suka kai kan wasu Fulani makiyaya a Jihar Nasarawa da ke tsakiyar Najeriya.

Harin ya yi sanadiyyar kashe mutum aƙalla 40, a cewar MDD.

Mai bai wa MDD shawara ta musamman kan kare kisan ƙare-dangi, Alice Nderitu, ita ce ta yi wadai da kisan, tana mai bayyana damuwa game da ƙaruwar hare-hare a arewa maso yamma da kuma tsakiyar kasa.

Karanta Wannan: MDD da ECOWAS ta gargadi Najeriya a kan zaben 2023

“Irin wannan hare-hare a kan mutane kawai saboda ƙabilarsu ka iya ta’azzara rikicin ƙabilanci, da shiga ƙungiyoyin ‘yan bindiga, da hare-haren ramuwar gayya, wanda zai dinga ƙarewa a kan fararen hula,” in ji ta.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp