fidelitybank

Majalisa za ta yi taron kasa a kan tsaro

Date:

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kafa kwamitin wucin gadi domin shirya taron ƙasa na kwana biyu kan matsalolin tsaro a birnin Abuja.

Taron na da nufin magance matsalolin tsaro da ke addabar ƙasar ta hanyar haɗa kai da duk hukumomin gwamnatin tarayya da jihohi da kananan hukumomi – tare da sarakunan gargajiya da kuma sauran masu ruwa da tsaki a fannin tsaro.

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya amince da kudirin kuma ya umurci kwamatin wucin gadin da ya fara shirye-shiryen taron nan take.

“Dole ne a tsara taron ta yadda zai samar da matakan aiwatarwa, ba wai kawai yin taro na nuna bajinta ba,” in ji shi.

Ana sa ran taron zai samar da mafita mai amfani da haɗin kai ga matsalolin da ke barazana ga zaman lafiyar kasa.

A zaman majalisa da aka gudanar a ranar Talata, ‘yan majalisa sun tattauna tasirin sake shirya irin wannan taro, inda suka nuna cewa tarukan baya ba su haifar da gamsasshen sakamako ba.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp