fidelitybank

Majalisa za ta yi taron kasa a kan tsaro

Date:

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kafa kwamitin wucin gadi domin shirya taron ƙasa na kwana biyu kan matsalolin tsaro a birnin Abuja.

Taron na da nufin magance matsalolin tsaro da ke addabar ƙasar ta hanyar haɗa kai da duk hukumomin gwamnatin tarayya da jihohi da kananan hukumomi – tare da sarakunan gargajiya da kuma sauran masu ruwa da tsaki a fannin tsaro.

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya amince da kudirin kuma ya umurci kwamatin wucin gadin da ya fara shirye-shiryen taron nan take.

“Dole ne a tsara taron ta yadda zai samar da matakan aiwatarwa, ba wai kawai yin taro na nuna bajinta ba,” in ji shi.

Ana sa ran taron zai samar da mafita mai amfani da haɗin kai ga matsalolin da ke barazana ga zaman lafiyar kasa.

A zaman majalisa da aka gudanar a ranar Talata, ‘yan majalisa sun tattauna tasirin sake shirya irin wannan taro, inda suka nuna cewa tarukan baya ba su haifar da gamsasshen sakamako ba.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘ƴan ƙungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faɗan kan iyaka...

Ba mu ƙayyade shekarun shiga ƙaramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman ƙasar ta amice da ƙasar Falasɗinu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...
X whatsapp