fidelitybank

Majalisa ta tsige Ndume daga muƙamin mai tsawatarwa

Date:

Majalisar dattijai ta cire sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume daga muƙamin mai tsawatarwa.

Majalisar ta ɗauki wannan mataki ne a yau Laraba bayan ƙorafi da jam’iyyar APC, mai mulki ta yi kan wasu kalaman sanatan a baya-bayan nan.

Shugaban majalisar, Sanata Godswill Akpabio ne ya karanto wata wasiƙar ƙorafi daga shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje da kuma sakatarenta, Sanata Bashir Ajibola.

Wasiƙar jam’iyyar APC ta ce ta nemi a canza Sanata Ndume ne saboda kalaman da ya furta a kwanan nan.

Bayan karanta wasiƙar ne Sanata Akpabio ya nemi a kaɗa ƙuri’a domin amincewa ko watsi da buƙatar kuma daga ƙarshe sanatocin suka zaɓi tsige Ndume.

Nan take kuma aka zaɓi Sanata Tahir Munguno domin maye gurbin Sanata Ali Ndume.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp